in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin na da karfin gwiwa game da alakar ta da kasar Faransa
2017-05-08 20:24:47 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang, ya ce Sin na kimanta alakar dake tsakanin ta da kasar Faransa, tana kuma da karfin gwiwar dorewar hakan a nan gaba.

Yanzu haka dai Emmanuel Macron ya lashe babban zaben Faransa na bana, bayan ya kada abokiyar takararsa Marine Le Pen. Zai kuma kasance shugaban kasar Faransa na 8 a jamhuriyar kasar ta 5.

Faransa dai ita ce kasar farko a nahiyar Turai da ta kulla huldar diflomasiyya da sabuwar kasar Sin. (Saminu Hassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China