Wang Yi zai halarci taron kwamitin sulhi game da batun nukiliyar kasar Koriya
2017-04-27 20:01:44
cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang ya bayyana a yau Alhamis cewa, firaministan kasar Sin Wang Yi zai halarci wani taron ministoci da kwamitin sulhun MDD zai shirya game da batun nukiliyar kasar Koriya ta arewa a gobe Jumma'a.