in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ministan harkokin waje na kasar Sin ya tattauna tare da takwaransa da kasar Birtaniya
2017-04-18 15:29:00 cri
Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya tattauna da takwaransa na kasar Burtaniya Boris Johnson ta wayar tarho a jiya Litinin, inda suka yi musayar ra'ayi kan batun Syria da kuma halin da ake ciki a zirin Koriya. Gaba daya Ministocin na ganin cewa, a lokacin da ake cika shekaru 45 da kulla huldar jakadanci a tsakanin kasashen biyu, ya kamata su rubanya kokari wajen daukaka huldar da ke tsakaninsu zuwa wani sabon mataki. (Lubabatu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China