An ce mutumin ya samu kuna a hannuwansa da kuma fuskarsa, yayin da ya bude wasikar, kamar dai yadda kafofin watsa labaran birnin suka tabbatar. Sai dai rahotannin sun ce fashewar ba ta shafi wani bangare na ginin ofishin ba.
An ce tuni 'yan sanda suka fara shirin binciken musabbanin aukuwar wannan lamari.