in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin ba ta goyon bayan yadda Koriya ta Arewa take saba wa kudurin kwamitin sulhu
2017-03-06 20:01:00 cri

Yau Litinin ne aka labarta cewa, kasar Koriya ta Arewa ta harba wani abun da ba a san ko mene ne ba a tekun da ke gabashin zirin Koriya.

Dangane da labarin, Geng Shuang, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin ya bayyana a nan Beijing cewa, tuni kwamitin sulhu na MDD ya takaita yadda Koriya ta Arewa za ta iya amfani da fasahar makamai masu linzami wajen gudanar da gwaje-gwajenta. Kasar Sin ba ta goyon bayan Koriya ta Arewa ta sabawa kudurin kwamitin sulhu, ko kuma ta harba wani abu mai kama da makami mai linzami. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China