in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tawagar Sin ta injiniyoyi masu aikin wanzar da zaman lafiya ta tashi zuwa yankin Darfur
2016-12-21 21:24:15 cri
Tawagar Sin ta injiniyoyi masu aikin wanzar da zaman lafiya mai kunshe da jami'ai 109, ta tashi daga nan birnin Beijing na nan kasar Sin a Larabar nan, zuwa yankin Darfur dake kasar Sudan, domin fara aiki na tsawon shekara guda.

Yanzu haka dai Sin na da jami'an wanzar da zaman lafiya 2,000 dake aiki karkashin tawagogin MDD 9 a sassa daban daban na duniya, ciki hadda kasashen Sudan ta Kudu, da Mali, da Liberia, da kuma yankin Darfur na kasar Sudan.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China