in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin ya taya zababben shugaban kasar Gambia murna
2016-12-07 21:18:09 cri
Kwanan nan, Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya taya zababben shugaban kasar Gambia Adama Barrow murnar lashe zaben.

Cikin sakonsa na taya murnar, shugaban kasar Sin ya ce tun bayan da kasashen Sin da Gambia suka maido da hulda a tsakaninsu a watan Maris na bana, bangarorin biyu suke kokarin aiwatar da ayyukan hadin kai a tsakaninsu, ayyukan da suke da makoma mai haske. Hakan, a cewar shugaban kasar Sin, ya kasance shaidar cewar, yadda aka maido da hulda tsakanin kasashen 2 ya dace da moriyar jama'ar kasashen 2.(Bello Wang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China