A jiya Talata ne jirgin saman da aka yi shatarsa dauke da 'yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Chapecoense, ya fado a yankin kasar Colombia, inda ya halaka mutane 71 da ke cikinsa, galibi 'yan wasan kungiyar da ma'aikatan jirgin saman na kasar Bolivia guda 6. Mutane 6 ne dai suka tsira a hadarin.(Ibrahim)