in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Congo da Afrika ta Tsakiya sun hada kai a bangaren daidaita kafofin watsa labaru
2016-10-16 13:20:41 cri
An rattaba hannu kan wata yarjejeniyar fahimtar juna dake da makasudin kula da manufofin dangantaka tsakanin kwamitin kolin 'yancin watsa labaru na kasar Congo da babban kwamitin sadarwa na rikon kwarya na jamhuriyyar Afrika ta Tsakiya, a ranar Jumma'ar da ta gabata a Brazzaville. Bangarorin biyu sun dauki niyyar girmama nauyin dake bisa wuyansu na hadin gwiwa wajen shirya kamfe cikin hadin gwiwa kan watsa labaru, ilimi da horo har ma da yin musanyar kwarewa ta fuskar bada tallafi ga shirye shiryen zabe da tsarin demukaradiya a cikin kasashen nasu biyu. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China