in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Taron kolin G20
2017-01-22 12:15:31 cri

Za a kira taron kolin kungiyar G20 a birnin Hangzhou na lardin Zhejiang dake gabashin kasar Sin daga ran 4 zuwa 5 ga wannan wata. Taken taron shi ne "Shimfida yanayin tattalin arzikin duniya bisa kirkire-kirkire, kuzari, da hadin gwiwa". Shugabannin kasashe membobin kungiyar ta G20 da shugabannin kasashen da aka gayyata da kuma jami'an kungiyoyin kasa da kasa masu ruwa da tsaki ne za su halarci taron.

Shin wadanne abubuwa ne za a tattauna a gun taron, kuma yaya taron zai amfana wa kasashen Afirka? A kasance tare da mu a shirin domin samun karin haske.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China