in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An kaddamar da taron dandalin tattaunawar diflomasiyya tsakanin al'ummar Sin da Afirka a kasar Tanzaniya
2016-08-10 08:49:34 cri

Jiya Talata 9 ga wata ne, aka kaddamar da taron dandalin tattaunawar diflomasiyya taskanin al'ummar Sin da Afirka a Dar es Salaam, hedkwatar mulkin kasar Tanzaniya, wanda kungiyar kula da harkokin diplomasiyya a tsakanin al'ummar kasa da kasa ta kasar Sin da kuma gidan rediyon kasar Sin CRI suka shirya cikin hadin gwiwa. Inda mahalarta taron suka tattauna sosai a karkashin taken "hadin kai don samun nasara tare, da bunkasuwa gaba daya, a kokarin ciyar da dangantakar abokantaka a tsakanin Sin da Afirka zuwa gaba daga dukkan fannoni".(Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China