in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Xi ya yi kira ga dukkan 'yan jam'iyyar kwaminis ta Sin da su kiyaye burinsu na shiga jam'iyya
2016-07-08 16:19:17 cri

A ranar 1 ga wata, babban sakataren kwamitin tsakiya na jam'iyyar kwaminis ta Sin Xi Jinping ya ba da muhimmin jawabi a gun taron taya murnar cika shekaru 95 da kafa jam'iyyar JKS, inda ya waiwayi yunkurin kafa kasa da kuma neman samun bunkasuwa a cikin shekaru 95 da suka gabata, ya kuma bayyana cewa, kada 'yan jam'iyyar su manta da burinsu na shiga jam'iyya, sai dai su rika yin kokarin cimma burinsu, za su iya samu sakamako mai kyau wajen aiki. Wasu kwararru suna ganin cewa, shugaba Xi ya kalubalanci dukkan 'yan jam'iyya wajen tsayaya niyyarsu ta ba da hidimma ga jama'a da raya kasa ba tare da kasala ba.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China