Jami'in ya ce, mataimakin jakadan na shirin halartar wani bikin mika digiri ga daliban makarantar aikin soja AFCSC dake Jaji a jihar Kaduna.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya Yemi Osinbajo shi ma an gayyace wajen bikin mika digirin a Jaji.
Har yanzu hedkwatar 'yan sandan jihar ba ta tabbatar da wannan hadarin ba.(Maman Ada)