in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
WHO ta aika alluran cutar shawara miliyan 11 kasar DR Congo
2016-06-28 20:49:28 cri
Ministan lafiya na Jamhuriyar demokiradiyar Congo Felix Kabange ya bayyana cewa, hukumar lafiya ta duniya WHO ta aikawa kasarsa sama da alluran cutar shawara miliyan 11, baya ga allurai miliyan 12.5 da mahukunatn kasar suka yi oda daga kasashen Sin da Indiya.

Ministan ya kuma tabbatar da cewa, an samu barkewar cutar ta shawara a larduna uku na kasar.

Ya ce, za a kaddamar da kamfel din ilimantar da jama'a game da illolin cutar a watan Yulin, inda za a shafe kwanaki 10 zuwa 12 ana gudanarwa.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China