in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Musulmin kasar Sin na azumin watan Ramadan
2016-06-23 16:28:49 cri

Kamar yadda musulman sauran sassan duniya suke cikin watan azumi, daga ranar 6 ga wata ne su ma miliyoyin Sinawa musulmai a sassa daban-daban na kasar Sin suka fara Azumin watan Ramadan, wanda ake fatan kammala shi a ranar 6 ga watan Yulin wannan shekara.

Alkaluma na nuna cewa, akwai kimanin musulmai miliyan 20 a kasar Sin. Kananan kabilun kasar Sin da suka hada da Hui, Uygur, Kazakh, Uzbek, Tajik da Kyrgyz galibinsu musulmai ne suke gudanar da Azumin. Sannan ana Azumin watan Ramadan a yankuna masu 'yancin cin gashin kansu,da larduna da birane ciki har da Xinjiang, Gansu, Ningxia da kuma birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

Sai a kasance tare da mu a cikin shirin, domin samun fahimtar yadda musulmin kasar Sin suke gudanar da azumi.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China