Ranar Litinin 13 ga wata ne, aka yi bikin fara horas da wasu jami'ai daga ma'aikatar harkokin gona ta tarayyar Najeriya a Abuja, inda gwamnatin kasar Sin ta bada taimako don gudanar da horaswar. Wakilinmu Murtala dauke da karin bayani.
160614-murtala.m4a
|