in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin ya mika sakon ta'aziyya ga takwarorinsa na Masar da Faransa
2016-05-20 21:13:06 cri
A yau Jumma'a shugaban kasar Sin Xi Jinping ya mika sakon ta'aziyya ga takwaransa na kasar Masar Abdel-Fattah al-Sisi, da kuma na kasar Faransa François Hollande, inda ya bayyana bakin ciki game da rasuwar wadanda ke cikin jirgin nan mai lamba MS804 da ya fadi a jiya, tare da jajantawa shugabannin da kuma iyalan mamatan.(Lubabatu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China