in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasashen Afrika na fuskantar biyan karin kudin ruwa yayin da suka bi bashi a bana
2016-05-16 13:31:38 cri
A kwanan baya ne, mataimakin babban jami'i a asusun ba da lamuni na duniya IMF David Lipton ya ziyarci kasar Kenya, inda ya bayyana cewa, sakamakon gudanar da manufar tsuke bakin aljihu a kasuwar hada-hadar kudi ta duniya, a bana, kasashen Afrika da suka ci bashi ciki har da Kenya, za su biya kudin ruwa mai yawa.

Bisa labarin da aka samu, an ce, a shekarar 2016, kasar Kenya ta yi shirin fidda takardun bashi da yawansu ya kai kudin Amurka miliyan 600 da kasashen Turai ke bin kasar bashi. (Bako)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China