in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ziyarar shugaban Buhari a kasar Sin ta samu sakamako mai gamsarwa
2016-04-20 14:43:42 cri

A makon da ya gabata, shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ya kai ziyarar aiki ta tsawon kwanaki 6 a kasar Sin, inda kasashen Sin da Nijeriya suka kara inganta hadin gwiwarsu a fannin wutar lantarki, da ma'adanai, da aikin gona, da dai sauransu. Sashen hausa na gidan rediyon CRI ya tura wakilai Samuni Alhassan da Aminu Xu don hada rahotanni, inda suka zantawa da gwamnoni da ministoci da 'yan kasuwa har da mai girma shugaban Buhari, sun bayyana cewa, lokaci ya yi da Sin da Nijeriya su inganta hadin gwiwa tsakaninsu, Nijeriya za ta ci gajiya daga cikin wannan hadin gwiwa.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China