in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tattaunawa da gwamnan Kaduna mai girma Nasir Ahmad El-Rufai
2016-04-12 14:52:48 cri

Bisa goron gayyatar da takwaransa na kasar Sin Xi Jinping ya ba shi, shugaban tarayyar Nijeriya Muhammadu Buhari ya fara ziyarar aiki a kasar ta Sin a jiya Litinin. Wakilin sashen Hausa na CRI Saminu Alhassan a jiya ya samu damar tattaunawa da gwamnan jihar Kaduna mai girma Nasir Ahmad El-Rufai, wanda ke cikin tawagar da ke wa shugaban rakiya a wannan ziyararsa, inda gwamnan ya bayyana burin da ake neman cimmawa a wannan ziyara.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China