in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta taka rawar gani a fannin tsaron Nukiliya, in ji wani jami'in MDD
2016-04-06 20:07:51 cri
Mataimakin babban magatakardan MDD Kim Won-soo, ya jinjinawa kasar Sin, bisa irin rawar da take takawa a fannin tsaron Nukiliya a matakin kasa da kasa.

Mr. Kim wanda babban wakili ne a ofishin kwance damara na MDD, ya kara da cewa yayin taro na 4 na tsaron nukiliya da ya gudana a birnin Washington, kasar Sin ta bada cikakkiyar gudummawa da ta dace.

Kaza lika a cewar sa, Sin na kara daukar matakan inganta tsaron nukiliya, ciki hada kafa cibiyar tsaron nukilaya, da karfafa dokokin cikin gidan ta a fannin, tare da kididdige sinadaran nukiliya, da sauran matakan da ke da fa'ida.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China