Manzon musamman na shugaban kasar Sin zai je bikin rantsar da shugaban kasar Afrika ta Tsakiya
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Sin Hong Lei ya sanar a yau Jumma'a 25 ga wata cewa, a matsayinsa na manzon musamman na shugaban kasar Sin Xi Jinping, shugaban hukumar dasa itacce ta kasar Zhang Jianlong zai halarci bikin rantsar da sabon shugaban kasar Afrika ta Tsakiya Faustin-Archange Touadéra a ranar laraba mai zuwa 30 ga watan nan.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku