in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin ta nace ga inganta hadin gwiwa da musayar ra'ayi a tsakanin kasa da kasa a kan harkokin gaggauta tinkarar batun tsaron nukiliya
2016-01-27 13:20:50 cri

Ofishin watsa labaru na majalisar gudanarwa ta kasar Sin ya ba da takardar bayani kan gaggauta tinkarar batun tsaron nukiliya a yau Laraba cewa, kasar Sin mamba ce ta kungiyar IAEA, ta yi ta kokarin kafa tsarin tinkarar batun tsaron nukiliya tare da kasashen duniya, ta yadda, kasashen duniya za su iya yin amfani da sakamakon bunkasuwar makamashin nukiliya cikin adalci. Kasar Sin ta yi hadin gwiwa a fannoni da dama tare da kungiyar IAEA da kuma sauran kungiyoyin kasa da kasa, tare da kara yin hadin gwiwa da musayar ra'ayi tare da kasashen da batun ya shafa a fannin tinkarar batun tsaron nukiliya cikin gaggawa.(Lami)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China