Bakary wanda ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na kasar Sin Xinhua hakan, ya ce lamarin ya auku ne da Asubahin wannan Laraba, a wani masallaci dake kauyen Kouyape, a yankin na arewa mai nisa.
Mayakan kungiyar Boko Haram mai sansani a Najeriya dai sun sha kaddamar da makamancin wannan hari a kasar ta Kamaru.