in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ya kamata kasashen Sin da Nijeriya su inganta hadin gwiwa wajen kafa dokoki tsakaninsu
2015-12-23 18:10:23 cri

Abudullahi Ibrahim Mahuta, dan majalisar dokokin jihar Katsina ta Nijeriya da ya zo kasar Sin don halartar taron kara-wa-juna-sani na M.D.D. da kasar Sin ta shirya, yayin da ya zantawa da wakilinmu Bako, ya bayyana cewa, kasar Sin ta taka muhimmiyar rawa a dandalin duniya, musamman a nahiyar Afrika, kuma ya ce, kofofin Nijeriya a bude ga kasar Sin, ganin manyan kamfanonin kasar Sin da dama suna gudanar da harkoki a Nijeriya, yana fatan kasashen biyu za su ci gaba da hadin gwiwa a tsakaninsu.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China