in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
'Yan sandan kasashen Burkina Faso, Mali da Nijar sun yi wani zaman taro
2015-12-22 10:27:25 cri
Shugabannin 'yan sandan kasashen Burkina Faso, Nijar da Mali sun gudanar da wani zaman taro tun ranar Lahadi a birnin Ouagadougou, domin kammala wani kundin aikin da zai taimaka sosai wajen girmama 'yancin dan adam, a lokacin da suke gudanar da ayyukansu. Wannan haduwa da aka kammala a ranar Litinin ta taimaka wajen amincewa da wasu dokoki da tsare tsaren aiki na wani kudin shiyyar yammacin Afrika mai taken "'Yan sanda da 'yancin dan Adam" (POLI-DH). (Maman Ada)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China