in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Joseph Kabila ya yi kira da a rika daukar matasa cikin rundunar sojojin kasar
2015-12-22 10:26:49 cri
Shugaban jamhuriyar demokuradiyyar Congo (RDC-Congo), Joseph Kabila ya yi kira a ranar Lahadi, a yankin Arewacin Kivu, da a rika daukar matasan yankunan Beni sosai cikin rundunar sojojin kasar ta yadda za a samu karfin yaki da 'yan tawayen Uganda (ADF) dake gabashin kasar. A cewarsa, dole a cigaba da yi yaki da 'yan tawayen ADF har sai an karya lagonsu na kawo illa ga al'ummomin dake Arewacin Kivu, da ma kasar baki daya. (Maman Ada)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China