Ofishin jakadancin Sin dake Najeriya ya shirya wata liyafa ga kungiyoyin 'yan kasuwan Najeriya
2015-12-12 13:05:08
cri
Ranar Jumma'a 11 ga wata ne, ofishin jakadancin Sin dake Najeriya ya shirya wata liyafa ga kungiyoyin 'yan kasuwar Najeriya na jihohi daban-daban, domin karfafa hadin-gwiwa da zumunci a fannin kasuwanci tsakanin kasashen biyu. Wakilinmu Murtala dauke da karin bayani.