in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ghana tana fatan inganta hadin gwiwa da kasar Sin
2015-11-30 08:49:59 cri

Kwanan baya, a yayin taron tattaunawar hadin gwiwa da ke tsakanin yankunan daban daban na kasar Sin da kasashen Afrika, shugaban kamfanin man fetur Nagamne dake mafi girma dake yankin arewacin kasar Ghana, Alhaji Maisouna Soumaila ya ce, ya kamata kasashen Ghana da Sin su inganta hadin gwiwa da ke tsakaninsu a fannonin makamashi ko gine-gine.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China