in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ya kamata ma'aikatar kasafin kudi ta Nijeriya ta tsara dokoki don kiyaye muhalli
2015-11-17 15:36:18 cri

Kwanan baya, yayin da aka shirya taron kara-wa-juna-sani game da kiyaye muhalli tsakanin kasar Sin da ta Nijeriya a birnin Beijing da ke kasar Sin, wakilinmu Bako ya samu damar a yi hira da Kawu Muhammed Ahmed, ma'aikaci a ma'aikatar kula da kasafin kudi ta tarayyar Nijeriya, inda ya ce, bayan da ya halarci kwas din, ya fahimta cewa, ya kamata a kebe kudade domin kiyaye muhalli. (Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China