Labarai da dumi dumi: Mutane 150 sun hallaka wasu 400 sun samu raunuka sakamakon turmutsutsu a kasar Saudi Arabiya
Hukumar tsaro da kare rayukan farar hula ta kasar Saudi Arebiya ta sanar a shafin ta na twitter cewar, kimanin mahajjata 150 ne suka mutu sannan wasu 400 suka samu raunuka a sakamakon cinkoson jama'a a yau alhamis a birnin Makka a yayin gudanar da aikin hajjin bana.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku