in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin tana bayar da babbar gudummowa wajen kiyaye zaman lafiya a duk duniya, in ji wani masanin Najeriya
2015-09-02 11:20:54 cri


Yayin da gwamnatin kasar Sin ke shirya bikin cika shekaru 70 da kawo karshen yakin duniya na biyu a birnin Beijing, wakilinmu Murtala ya zanta da Dokta Sheriff Gali Ibrahim, malami ne dake koyarwa a fannin kimiyyar siyasa da alaka ta kasa da kasa a jami'ar Abuja, inda Dokta Sheriff yayi bayani kan rawar a-zo-a-gani da kasar Sin ta taka a lokacin yakin duniya na biyu, da kuma gudummawar da Sin ke bayarwa a fannin wanzar da zaman lafiya a duk duniya baki daya bayan yakin.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China