in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Jihar Kaduna za ta karfafa hadin gwiwa da kasar Sin
2015-08-27 12:06:16 cri

Kwanan baya, yayin da shugaban kwamitin kula da aikin gona, da masana'antu da haka ma'adinai ta jihar Kaduna ta tarayyar Nijeriya Dr. Alim Bello ke ziyartar kasar Sin, ya bayyana cewa, jihar Kaduna tana fatan karfafa hadin gwiwa da kasar Sin a fannin aikin gona, don kokarin samar da isasshen abinci ga jama'a, kana da raya masana'antu da haka ma'adinai don sa kaimi ga raya tattalin arzikin kasar.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China