in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wane ne ke yada jita-jita wai aka hana Musulmi yin azumi a kasar Sin
2015-07-01 16:00:53 cri
Kwanan baya, a kafofin yada labaru na wasu kasashe, wasu tsirarrun mutane sun dinga yada jita-jita cewa, an hana Musulmi yin azumi a kasar Sin, wakilinmu Bako ya zantawa da Malam Tukur da ya dade zama a biranen Beijing da Tianjin, da Malam Ibrahim dan jamhuriyar Nijer da yake kasuwanci a jamhuriyar Nijer, da Malam Babangida wanda ke yin karatu a lardin Hunan a kasar Sin, dukkansu ba su yarda da irin labaru na marasa tushe ne.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China