in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ba za mu manta da karatunmu a kasar Sin ba
2015-07-01 16:00:50 cri

Daga ranar 21 ga watan Mayu, kwararru da jami'an a fannin noma kimanin 32 da suka fito daga kasashe masu tasowa 12 sun zo kasar Sin don halartar wani taron kara-wa-juna-sani game da aikin gona, inda Malam Farouk da Malam Kabiru da Malam Lawal da suka fito daga jihohin Katsina da Sokoto na tarayyar Nijeriya, sun bayyana cewa, ba za su manta da zamansu a kasar Sin ba, sabo da karatun da suka samu da abokansu daga kasashen daban daban.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China