in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hadin gwiwa da ke tsakanin Sin da Nijer zai taimaka harkokin samar da wuta a Nijer
2015-06-10 16:02:17 cri

A Jumma'a da ya gabata 4 ga wata ne, aka kaddamar da taron kara-wa-juna-sani na kasashen da suke amfani da harshen Faransanci game da harkokin wutar lantarki a birnin Baoding dake kasar Sin, inda Mayaya Salaou da ya fito daga Jamhuriyar Niger ya halarci taron, yayin da yake zantawa da wakilinmu, ya ce, madatsar ruwa Kandeji da sauran ayyukan dake hadin gwiwa tsakanin kasashen Nijer da Sin sun taimaka wajen harkokin samar da wuta a jamhuriyar Nijer.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China