A labarin da gwamnati ta bayar, an ce, jirgin na dauke da mutane 456, kuma kawo yanzu, 14 daga cikinsu sun tsira da rayukansu, a yayin da ake cikin neman sauran mutane 46..
A halin yanzu, ma'aikatan ba da agaji suna ci gaba da neman fasinjojin a cikin dakunan jirgin da kuma karkashin ruwa da ma gabobin kogin.(Lubabatu)