Biden wanda ya bayyana hakan a jiyaAlhamis,yayin da yake jawabi gajami'an tsaron Amurka, yace a watanni 8 da sukagabata, kungiyar IS ta kaddamar da farmaki a sassa daban daban na kasar Iraqi, amma a yanzu wannan kungiya ta rasa yankuna da dama da a baya ta mamaye, inda a yanzu aka samu nasarar sauya halin da akeciki a kasar.
A mako mai zuwa ne dai firaministankasar Iraqi Haider al-Abadi,zai kai ziyara kasarAmurka, inda zai gana da shugabankasarAmurka Barack Obama.(Bako)