in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasr Sin tana adawa da duk wata kasar da ta karbi Dalai Lama
2015-02-06 20:45:48 cri
Kasar Sin ta bayyana cewa, tana adawa da duk wata kasar da ta karbi Dalai Lama tare da tsoma baki cikin harkokin cikin gidanta da sunan batun yankin Tibet.

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hong Lei ne ya bayyana hakan yau Jumma'a yayin taron manema labarai.

Mr. Hong ya ce, Dalai Lama dan siyasa ne da ke gudun hijira, wanda ya ke fakewa da batun addini domin kawo baraka ga kasar Sin.

A jiya ne shugaba Obama na Amurka ya marabci Dalai Lama a wata addu'ar liyafar karya kumullo a birnin washington,ko da ya ke wasu rahotanni na cewa,bai gana da shi kai tsaye ba.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China