in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin ta yi kokarin taimakawa kasashen Afrika wajen yaki da cutar Ebola
2014-11-30 16:05:37 cri

Bayan da cutar Ebola ta barke a kasashen Saliyo, Liberia da Nijeriya da ma sauran kasashen Afrika da dama, kasar Sin ta yi hobbasa don taimakawa kasashen Afrika wajen tinkarar wannan cuta, ban da samar da kayayyakin inji da magunguna, kuma ta tura likitoci har jere da dama zuwa kasashen Afrika.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China