in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
maniyyatan kasar Sin sun kama hanyar gudanar da aikin hajjin bana
2014-09-26 17:50:44 cri

Daga ranar 3 zuwa ranar 7 ga watan Oktoba, maniyyatan da suka fito daga sassa daban daban na duniya za su fara gudanar da aikin hajji na bana, aikin da ya kasance daya daga cikin manyan ginshikai biyar ga musulmi.

Kasar Sin kasa ce da ke da dimbin musulmi, wadanda yawansu ya kai sama da miliyan 20, kuma a fannin gudanar da aikin hajji ma ba a bar su a baya ba, don haka, tun daga ranar 5 ga wata ne suka fara tashi zuwa kasa mai tsarki don gudanar da aikin. Domin samun karin haske, sai a biyo mu cikin shirin.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China