in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ya kamata a yi hadin gwiwa da ke tsakanin kasashen Sin da Nijeriya don raya harkokin wutar lantarki ta Nijeriya
2014-09-10 19:08:20 cri

Kwanan baya, wata tawagar da ke karkashin shugabancin karamin ministan da ke kula da harkokin wutar lantarki ta tarayyar Nijeriya ta kai ziyara a kasar Sin, inda suka zagaya a biranen Beijing da Yichang da sauransu, yayin da karamin ministan Mohammed Wakil ke zantawa da abokiyar aikinmu Suwaiba, ya bayyana cewa, ya kamata a yi hadin gwiwa don raya harkokin wutar lantarki na kasar.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China