in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wakilin ministan wasannin Nijer ya ce, ya kamata a raya harkokin wasanni na kasar
2014-09-07 16:56:03 cri

Kwanan baya, yayin da aka shirya gasar wasannin yara ta duniya ta shekarar 2014 a birnin Nanjing da ke kasar Sin, wakilin ministan kula da harkokin wasanni na jamhuriyar Nijer Abdulahi ya bayyana cewa, ya kamata gwamnatin kasar ta kara zuba kudi, domin raya harkokin wasanni na kasar, ta hakan, za a fito da kwarjinin kasar.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China