in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Musayar al'adu da ke tsakanin kasashen Sin da Afrika zai kara fadada hadin gwiwa a tsakaninsu
2014-08-14 17:40:29 cri

Kwanan baya, an bude wani taro na horar da jami'an kasashen Afrika game da zane-zanen cartoon, da shirye-shiryen telebijin a birnin Tianjin da ke kasar Sin. Jami'an kasashen Afrika ta Kudu da Nijeriya guda 9 sun halarci taron. Francis ya kasance daya daga cikinsu, yayin da yake zantawa da wakilinmu Bako, ya bayyana cewa, musayar al'adu dake tsakanin kasashen Sin da Afrika zai habaka hadin gwiwa daga dukkan fannoni a tsakaninsu.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China