in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kamfanin Huawei ya sa ni cimma burina,in ji Mohammed Gumel
2014-07-25 14:13:55 cri

Injiniya Mohammed Ibrahim Gumel dan Nijeriya da ke aiki a kamfanin Huawei a Nijeriya, ya samu damar zuwa kasar Sin, yayin da yake zantawa da wakilinmu Bako, ya bayyana cewa, sabo da kamfanin Huawei ya sa ya cimma burinsa, kuma ya samu damar zuwa kasar Sin, yana fatan kara bayyana wa abubuwan da ya gani a kasar Sin ga 'yan uwansa a Nijeriya.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China