in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An yi taron tattaunawar kafofin yada labaru tsakanin kasar Sin da kasashen Afrika a Beijing
2014-07-02 19:19:46 cri

(Bello ya yi hira da ministan Yahouza Sadissou na Nijer)

 

(Bello ya yi hira da wani ma'aikacin NTA Nijeriya Saidu Ahmed)


A makon da ya gabata, an yi taron tattaunawar kafofin yada labaru tsakanin kasar Sin da kasashen Afrika a nan birnin Beijing, wakilinmu malam Bello ya samu damar a yi hira da ministan kula da kafofin yada labaru na jamhuriyar Nijer wato Hon. Yahouza Sadissou Madobi, da wasu wakilan gidan telebijin hukumar Nijeriya NTA, sun bayyana cewa, fasahohin da kasar Sin ke da shi wajen yada labaru, ya zama abun koyi gare su.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China