in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
(Sabunta)An rufe taro karo na biyu na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin na 12
2014-03-13 11:18:28 cri

Bayan kammala dukkan ayyuka, an rufe taro karo na biyu na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin na 12 a safiyar yau Alhamis 13 ga wata.

Yayin taron, wakilai kimanin 3000 sun sauke nauyin dake kan su bisa tsarin mulkin kasa da doka, kuma sun zartas da wasu rahotanni ciki hadda rahoton aikin gwamnati, inda suka takaita ci gaba, da darussa da aka samu a cikin shekarar da ta gabata a dukkan fannoni, tare kuma da gabatar da sababbin ayyuka da za a yi a wannan shekara da muke ciki. (Amina)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China