in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Gandun gona na kasar Sin ya taimakawa Nijeriya wajen samar da hatsi da kanta
2013-05-10 16:41:46 cri

Kwanan baya ne, aka kawo karshen lokacin rani a yammacin Afrika, inda aka yi girba mai dinbin yawa a cikin wata gonar 'yan kasar Sin dake jihar Kebbi. Hatsi da aka girba daga wannan gona ya zama wani muhimmin mataki wajen taimakawa kasar Nijeriya dangane da canja hanyar da take bi a fannin sha'anin noma. Sinawa a wurin na kokarin taka rawa ta yadda za su taimakawa kasar Nijeriya wajen samar da hatsi da karfin kanta. Wannan gandun gona na nan ne a yankin dake kan iyakar jihar Kebbi da ta Nijer a arewa maso yammacin kasar Nijeriya. Yanzu, ana kokarin girbin hatsi.

1 2 3 4 5 6
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China