in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron shugabannin kasashe membobin kungiyar BRICS karo na biyar
2013-03-27 19:30:33 cri

Ana ci gaba da taron shugabannin kasashe membobin kungiyar BRICS karo na biyar a birnin Durban dake kasar Afirka ta Kudu a ranar 27 ga wata, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping da shugabannin kasashen Brazil, Rasha, Indiya da kuma Afirka ta Kudu suke halarta.

Taken taron shi ne "hadin gwiwa a tsakanin kasashen BRICS da na Afirka domin ci gaba da cudanya, da kuma masana'antu". Kuma shugabanni kasashen membobin BRICS din za su tattauna batutuwa biyu, wato samun bunkasuwa ba tare da yin la'akari da bambance-bambance ba da kuma yin hadin gwiwa domin habaka ci gaba da dunkulewa da kuma bunkasar masana'antu. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China