in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An bude taron wasannin kwallon kafa na kwafin Afirka ana sanyan ran alheri ga kungiyar Nijeriya
2013-01-20 17:00:55 cri
A ran 19 ga wata bisa agogon wurin a birnin Johannesburg na kasar Afirka ta kudu, an bude wasannin kwallon kafa na kwafin Afirka na shekara ta 2013, jama'ar Nijeriya da gwamnatin kasar suna sanya ran alheri ga kungiyar Nijeriya da ta samu maki mai kyau awasannin.

Kamar kowa ya sani, jama'ar Nijeriya suna kaunar yin wasannin motsa jiki a filaye musamman kwallon kafa, kuma sun son kallon wasannin kwallon kafa, sun bayyana cewa, wasannin kwallon kafa na kwafin Afirka sun zama wata muhimmiyar dama gare su da su ga 'yan wasa na kwallon kafa na kasar. Jama'a sun bayyana cewa, suna fata kungiyar Nijeriya za ta iya samu maki mai kyau a wasannin.

Kafin budewar wasannin, shugaba Goodluck Jonathan na Nijeriya ya sa kaimi ga 'yan wasa da su yi kokari domin kawo kyakkyawar martaba ga Nijeriya, da kuma nuna matsayinta na wata babbar kasa mai girma a duk nahiyar Afirka.(Danladi)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China